1 Toho zai fito daga kututturen Yesse;
2 Ruhun Ubangiji zai kasance a kansa,
3 zai kuwa ji daɗin tsoron Ubangiji.
4 amma da adalci zai yi wa masu bukata shari’a,
5 Adalci ne zai zama abin ɗamararsa
6 Kyarkeci zai zauna tare da ɗan rago
7 Saniya da beyar za su yi kiwo tare,
8 Jariri zai yi wasa kurkusa da ramin gamsheƙa,
9 Ba za su yi lahani ko su hallaka
10 A wannan rana Saiwar Yesse zai miƙe kamar tuta don mutanenta; al’ummai za su tattaru wurinsa, wurin hutunsa kuma zai zama mai daraja.
11 A wannan rana Ubangiji zai miƙa hannunsa sau na biyu don yă maido da raguwar da ta rage na mutanensa daga Assuriya, daga Masar ta Ƙasa, daga Masar ta Bisa, daga Kush, daga Elam, daga Babiloniya, daga Hamat da kuma daga tsibiran teku.
12 Zai tā da tuta saboda al’ummai
13 Kishin Efraim zai ɓace,
14 Tare za su fāɗa wa Filistiyawa da yaƙi daga yamma;
15 Ubangiji zai busar da
16 Za a yi babbar hanya saboda raguwa mutanensa