Habacuque 1

HAUSA

1 Saƙon da annabi Habakkuk ya karɓa.

2 Har yaushe, ya Ubangiji, zan yi kukan neman taimako,

3 Me ya sa ka bari ina ta kallon rashin gaskiya?

4 Saboda haka ba a bin doka,

5 “Ka dubi al’ummai, ka gani,

6 Zan tā da Babiloniyawa,

7 Suna da bantsoro da firgitarwa;

8 Dawakansu sun fi damisoshi sauri,

9 duk sukan zo da nufin tā-da-na-zaune-tsaye.

10 Sukan yi wa sarakuna ba’a

11 Sa’an nan su wuce da sauri kamar iska,

12 Ya Ubangiji, ba tun fil azal kake ba?

13 Idanunka masu tsarki ne da suka fi gaban duban mugunta;

14 Ka mai da maza kamar kifin teku,

15 Mugu abokin gāba yakan kama su duka da ƙugiya,

16 Saboda haka yakan yi hadaya wa abin kamun kifinsa

17 Zai ci gaba da juye abin kamun kifinsu ke nan,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado