1 Ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata!
2 Haƙoranki sun yi kamar garken tumakin da ba a daɗe da yin musu sausaya ba,
3 Leɓunanki kamar zaren jan garura
4 Wuyanki ya yi kamar hasumiyar Dawuda,
5 Nonanki biyu sun yi kamar bareyi biyu,
6 Sai gari ya waye
7 Duk, ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata;
8 Ki tare da ni daga Lebanon, amaryata,
9 Kin saci zuciyata, ’yar’uwata, amaryata;
10 Ƙaunarki abar farin ciki ne, ’yar’uwata, amaryata!
11 Leɓunanki suna zub da zaƙi kamar kakin zuma, amaryata;
12 Ke lambu ne da aka kulle, ’yar’uwata, amaryata;
13 Shuke-shukenki gonar rumman ne
14 nardi, da asfaran,
15 Ke lambun maɓulɓula ne,
16 Farka, iskar arewa,