1 Ku ji wannan magana, ya gidan Isra’ila, ina makokin nan dominku.
2 “Budurwa Isra’ila ta fāɗi,
3 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce,
4 Ga abin da Ubangiji ya ce wa gidan Isra’ila.
5 kada ku nemi Betel,
6 Ku nemi Ubangiji ku kuma rayu,
7 Ku ne masu mai da gaskiya ta koma ɗaci
8 (Shi wanda ya yi Taurarin nan da ake ce Kaza da ’Ya’yanta da kuma Mai Farauta da Kare,
9 yakan kawo hallaka a mafaka mai ƙarfi
10 Ba ku son mai yin gaskiya a ɗakin shari’a
11 Kuna matsa wa matalauta
12 Gama na san yawan laifofinku
13 Saboda haka mai hankali yakan yi shiru a lokuta kamar haka,
14 Ku yi nagarta, ba mugunta ba;
15 Ku ƙi mugunta, ku ƙaunaci nagarta;
16 Saboda haka ga abin da Ubangiji, Ubangiji Allah Maɗaukaki yana cewa,
17 Za a yi kuka a dukan gonakin inabi,
18 Kaitonku masu son
19 Za ku zama kamar mutanen da suka guje wa zaki
20 Ashe, ranar Ubangiji ba duhu ba ce, a maimakon haske,
21 “Na ƙi, ina kuma ƙyamar bukukkuwanku na addini;
22 Ko da kun kawo mini hadayu na ƙonawa da kuma hadayu na hatsi,
23 Ku tashi daga nan da surutan waƙoƙinku!
24 Amma bari gaskiya ta kwararo kamar kogi,
25 “Kun kawo mini hadayu da sadakoki
26 Kun ɗaga masujadar sarkinku,
27 Saboda haka zan tura ku zaman bauta gaba da Damaskus,”