1 Ku ji wannan maganar da Ubangiji ya yi game da ku, ya ku jama’ar Isra’ila, a kan dukan iyalin da na fitar daga Masar.
2 “Ku ne kaɗai na zaɓa
3 Mutum biyu za su iya yin tafiya tare
4 Zaki yakan yi ruri a jeji
5 Tsuntsu yakan fāɗa a tarko a ƙasa
6 Idan aka busa ƙaho a ciki birni
7 Ba shakka, Ubangiji Mai Iko Duka ba ya yin wani abu
8 Zaki ya yi ruri,
9 Ku yi shela ga kagarun Ashdod
10 “Ba su ma san yadda za su yi abin da yake daidai ba,”
11 Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce,
12 Ga abin da Ubangiji ya ce,
13 “Ku ji wannan ku kuma yi wa gidan Yaƙub gargaɗi,” in ji Ubangiji, Ubangiji Allah Maɗaukaki.
14 “A ranar da zan hukunta Isra’ila saboda zunubanta,
15 Zan rushe gidan rani