Amós 2

HAUSA

1 Ga abin da Ubangiji ya ce,

2 Zan sa wuta a Mowab

3 Zan hallaka mai mulkinta

4 Ga abin da Ubangiji ya ce,

5 Zan sa wuta a Yahuda

6 Ga abin da Ubangiji ya ce,

7 Sun tattake kawunan matalauta

8 Suna kwanciya kurkusa da kowane bagade

9 “Na hallaka mutumin Amoriyawa a gabansu,

10 Na fitar da ku daga ƙasar Masar,

11 “Na kuma tā da annabawa daga cikin ’ya’yanku maza

12 “Amma kuka sa keɓaɓɓun suka sha ruwan inabi

13 “Saboda haka, yanzu zan murƙushe ku

14 Masu gudu da sauri ba za su tsira ba,

15 ’Yan baka ba za su iya dāgewa ba,

16 Ko jarumawa mafi jaruntaka

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado