1 Kalmomin Amos, ɗaya daga cikin makiyayan Tekowa, abubuwan da ya gani game da Isra’ila shekaru biyu kafin a yi girgizar ƙasa, a lokacin da Uzziya yake sarkin Yahuda, Yerobowam ɗan Yowash kuma yake sarkin Isra’ila.
2 Ya ce,
3 Ga abin da Ubangiji ya ce,
4 zan sa wuta a gidan Hazayel,
5 Zan kakkarye ƙofofin Bet-Damaskus;
6 Ga abin da Ubangiji ya ce,
7 Zan aika da wuta a katangar Gaza
8 Zan hallaka sarkin Ashdod
9 Ga abin da Ubangiji ya ce,
10 zan aika da wuta a Taya,
11 Ga abin da Ubangiji ya ce,
12 Zan aika wuta a Teman
13 Ga abin da Ubangiji ya ce,
14 Zan sa wuta a katangar Rabba
15 Sarkinta zai je bauta,