Amós 1

HAUSA

1 Kalmomin Amos, ɗaya daga cikin makiyayan Tekowa, abubuwan da ya gani game da Isra’ila shekaru biyu kafin a yi girgizar ƙasa, a lokacin da Uzziya yake sarkin Yahuda, Yerobowam ɗan Yowash kuma yake sarkin Isra’ila.

2 Ya ce,

3 Ga abin da Ubangiji ya ce,

4 zan sa wuta a gidan Hazayel,

5 Zan kakkarye ƙofofin Bet-Damaskus;

6 Ga abin da Ubangiji ya ce,

7 Zan aika da wuta a katangar Gaza

8 Zan hallaka sarkin Ashdod

9 Ga abin da Ubangiji ya ce,

10 zan aika da wuta a Taya,

11 Ga abin da Ubangiji ya ce,

12 Zan aika wuta a Teman

13 Ga abin da Ubangiji ya ce,

14 Zan sa wuta a katangar Rabba

15 Sarkinta zai je bauta,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado