1 Annabci.
2 da kuma a kan Hamat ita ma, wadda ta yi iyaka da ita,
3 Taya ta gina wa kanta mafaka mai ƙarfi;
4 Amma Ubangiji zai karɓe mallakarta,
5 Ashkelon za tă ga haka ta ji tsoro;
6 Baƙi za su mallaki Ashdod,
7 Zan kawar da jini daga bakinsu,
8 Amma zan kāre gidana
9 Ki yi murna ƙwarai, ya Diyar Urushalima!
10 Zan ƙwace kekunan yaƙi daga Efraim,
11 Ke kuma, saboda jinin alkawarina da ke,
12 Ku koma maɓuya, ya ku ’yan kurkuku masu sa zuciya;
13 Zan lanƙwasa Yahuda yadda nake lanƙwasa bakana,
14 Sa’an nan Ubangiji zai bayyana a bisansu;
15 Ubangiji Maɗaukaki kuma zai tsare su.
16 Ubangiji Allahnsu zai cece su a wannan rana
17 Za su yi kyan gani da kuma bansha’awa!