1 Ku roƙi Ubangiji yă ba ku ruwa a lokacin bazara;
2 Gumaka suna maganganun ruɗu,
3 “Ina fushi da makiyayan,
4 Daga Yahuda dutsen kusurwa zai fito,
5 Tare za su zama kamar mutane masu ƙarfi
6 “Zan ƙarfafa gidan Yahuda
7 Mutanen Efraim za su zama kamar mutane masu ƙarfi,
8 Zan ba da alama
9 Ko da yake na warwatsa su cikin mutane,
10 Zan komo da su daga Masar
11 Za su ratsa cikin tekun wahala;
12 Zan ƙarfafa su a cikin Ubangiji