Salmos 95

HAUSA

1 Ku zo, bari mu rera don farin ciki ga Ubangiji;

2 Bari mu zo gabansa da godiya

3 Gama Ubangiji Allah mai girma ne,

4 A hannunsa ne zurfafan duniya suke,

5 Teku nasa ne, gama shi ne ya yi shi,

6 Ku zo, bari mu rusuna mu yi sujada,

7 gama shi ne Allahnmu

8 “Kada ku taurare zukatanku kamar yadda kuka yi a Meriba,

9 inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni,

10 Shekara arba’in na yi fushi da wancan tsara;

11 Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado