1 Ku zo, bari mu rera don farin ciki ga Ubangiji;
2 Bari mu zo gabansa da godiya
3 Gama Ubangiji Allah mai girma ne,
4 A hannunsa ne zurfafan duniya suke,
5 Teku nasa ne, gama shi ne ya yi shi,
6 Ku zo, bari mu rusuna mu yi sujada,
7 gama shi ne Allahnmu
8 “Kada ku taurare zukatanku kamar yadda kuka yi a Meriba,
9 inda kakanninku suka gwada suka kuma jarraba ni,
10 Shekara arba’in na yi fushi da wancan tsara;
11 Saboda haka na yi rantsuwa cikin fushina,