Salmos 88

HAUSA

1 Ya Ubangiji, Allah wanda ya cece ni,

2 Bari addu’ata ta zo a gabanka;

3 Gama raina yana cike da wahala

4 An lissafta ni cikin waɗanda suka gangara zuwa cikin rami;

5 An ware ni tare da matattu,

6 Ka sa ni a ramin da yake can ƙasa

7 Hasalarka tana da nauyi a kaina;

8 Ka ɗauke abokaina na kurkusa daga gare ni

9 idanuna ba sa gani sosai saboda baƙin ciki.

10 Kakan nuna wa matattu ayyukanka na banmamaki ne?

11 Ana furta ƙaunar a cikin kabari ne,

12 An san ayyukanka masu banmamaki a wurin duhu ne,

13 Amma ina kuka gare ka neman taimako, ya Ubangiji;

14 Don me, ya Ubangiji, ka ƙi ni

15 Tun ina ƙarami na sha wahala na kuma yi kusa in mutu;

16 Hasalarka ta sha kaina;

17 Dukan yini sun kewaye ni kamar rigyawa;

18 Ka ɗauke abokaina da ƙaunatattuna daga gare ni;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado