Salmos 71

HAUSA

1 A gare ka, ya Ubangiji, na nemi mafaka;

2 Ka kuɓutar da ni ka cece ni cikin adalcinka;

3 Ka zama dutsena da kagarata,

4 Ka cece ni, ya Allahna, daga hannun mugaye,

5 Gama kai ne abin sa zuciyata, ya Ubangiji Mai Iko Duka,

6 Daga haihuwa na dogara gare ka;

7 Na zama kamar abin sa zuciya ga yawanci,

8 Bakina ya cika da yabonka,

9 Kada ka yar da ni sa’ad da na tsufa;

10 Gama abokan gābana suna magana a kaina;

11 Suna cewa, “Allah ya yashe shi;

12 Kada ka yi nisa da ni, ya Allah;

13 Bari masu zagina su hallaka da kunya;

14 Amma game da ni, kullayaumi zan kasance da sa zuciya;

15 Bakina zai ba da labarin adalcinka,

16 Zan zo in furta in kuma yi shelar ayyukanka masu girma, ya Ubangiji Mai Iko Duka;

17 Tun ina yaro, ya Allah, ka koya mini

18 Ko sa’ad da na tsufa da furfura,

19 Adalcinka ya kai sararin sama, ya Allah,

20 Ko da yake ka sa na ga wahaloli,

21 Za ka ƙara girmana

22 Zan yabe ka da garaya

23 Leɓunana za su yi sowa don farin ciki

24 Harshena zai ba da labarin ayyukanka masu adalci

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado