1 Ka cece ni, ya Allah,
2 Na nutse cikin laka mai zurfi,
3 Na gaji da kira ina neman taimako;
4 Waɗanda suke ƙina ba dalili
5 Ka san wautata, ya Allah;
6 Bari waɗanda suke sa zuciya gare ka
7 Gama na jimre da ba’a saboda kai,
8 Ni baƙo ne a cikin ’yan’uwana,
9 gama himma da nake yi wa gidanka yana ƙunata,
10 Sa’ad da na yi kuka na kuma yi azumi
11 sa’ad da na sanya rigunan makoki,
12 Masu zama a ƙofa suna mini ba’a,
13 Amma na yi addu’a gare ka, ya Ubangiji,
14 Ka fid da ni daga laka,
15 Kada ka bar rigyawa yă sha kaina
16 Ka amsa mini, ya Ubangiji cikin alherin ƙaunarka;
17 Kada ka ɓoye fuskarka daga bawanka;
18 Ka zo kusa ka kuɓutar da ni;
19 Ka san yadda ake mini ba’a, ake kunyatar da ni da kuma yadda nake shan kunya;
20 Ba’a ta sa zuciyata ta karai
21 Sun sa abin ɗaci cikin abincina
22 Bari teburin da aka shirya a gabansu yă zama musu tarko;
23 Bari idanunsu yă dushe don kada su gani,
24 Ka kwarara fushinka a kansu;
25 Bari wurinsu yă zama kufai;
26 Gama sun tsananta wa waɗanda ka hukunta
27 Ka neme su da laifi a kan laifi;
28 Bari a shafe su sarai daga littafin rai
29 Ina cikin zafi da kuma azaba;
30 Zan yabe sunan Allah cikin waƙa
31 Wannan zai gamshi Ubangiji fiye da saniya,
32 Matalauta za su gani su kuma yi murna,
33 Ubangiji yakan ji masu bukata
34 Bari sama da ƙasa su yabe shi,
35 gama Allah zai cece Sihiyona
36 ’ya’yan bayinsa za su gāje ta,