1 Ku masu mulki tabbatacce kuna magana daidai?
2 Sam, a zuciyarku kuna ƙirƙiro rashin adalci,
3 Kai, tun haihuwa mugaye sukan kauce;
4 Dafinsu ya yi kamar dafin maciji,
5 da ba ya jin muryar gardi,
6 Ka kakkarya haƙoran a bakunansu, ya Allah;
7 Bari su ɓace kamar ruwa mai wucewa;
8 Kamar katantanwun da suke narkewa yayinda suke tafiya,
9 Kafin tukwanenka su ji zafin ƙayayyuwa,
10 Masu adalci za su yi murna sa’ad da aka rama musu,
11 Sa’an nan mutane za su ce,