1 Me ya sa kake fariya game da mugunta, kai babban mutum?
2 Harshenka kan shirya hallaka;
3 Kana ƙaunar mugunta fiye da alheri,
4 Kana ƙaunar kowace kalmar cutarwa,
5 Tabbatacce Allah zai kai ka ga madawwamiyar hallaka.
6 Masu adalci za su ga su ji tsoro;
7 “Yanzu, ga mutumin
8 Amma ni kamar itace zaitun ne
9 Zan yabe ka har abada game da abin da ka yi;