1 Mun ji da kunnuwanmu, ya Allah;
2 Da hannunka ka kori al’ummai
3 Ba da takobinsu ba ne suka ci ƙasar,
4 Kai ne Sarkina da kuma Allahna,
5 Ta wurinka mun tura abokan gābanmu baya;
6 Ba na dogara ga bakana,
7 amma kana ba mu nasara a kan abokan gābanmu,
8 A cikin Allah muke fariyarmu dukan yini,
9 Amma yanzu ka ƙi mu ka kuma ƙasƙantar da mu;
10 Ka sa muka gudu a gaban abokin gāba,
11 Ka ba da mu a cinye kamar tumaki
12 Ka sayar da mutanenka a kuɗin da bai taka ƙara ya karye ba
13 Ka mai da mu abin dariya ga maƙwabtanmu,
14 Ka sa muka zama abin ba’a a cikin al’ummai;
15 Dukan yini ina cikin wulaƙanci,
16 saboda ba’ar waɗanda suke zagi suke kuma ƙina,
17 Dukan wannan ya faru da mu,
18 Zukatanmu ba su juya baya;
19 Amma ka ragargaza mu ka kuma maishe mu abin farautar karnukan jeji
20 Da a ce mun manta da sunan Allahnmu
21 da Allah bai gane ba,
22 Duk da haka saboda kai mun fuskanci mutuwa dukan yini;
23 Ka farka, ya Ubangiji! Don me kake barci?
24 Me ya sa ka ɓoye fuskarka
25 An kai mu ƙasa zuwa ƙura;
26 Ka tashi ka taimake mu;