1 Duniya ta Ubangiji ce da kome da yake cikinta,
2 gama ya gina ta a kan tekuna
3 Wa zai iya hawan tudun Ubangiji?
4 Sai wanda yake da hannu mai tsabta da kuma tsabtar zuciya,
5 Zai sami albarka daga Ubangiji
6 Irin tsaran waɗanda suke nemansa ke nan,
7 Ku ɗaga kawunanku, ya ku ƙofofi;
8 Wane ne wannan Sarkin ɗaukaka?
9 Ku ɗaga kawunanku, ya ku ƙofofi;
10 Wane ne shi, wannan Sarkin ɗaukaka?