1 Yabi Ubangiji.
2 Bari Isra’ila su yi farin ciki da Mahaliccinsu;
3 Bari su yabi sunansa tare da rawa
4 Gama Ubangiji yana jin daɗin mutanensa;
5 Bari tsarkaka su yi farin ciki a wannan bangirma
6 Bari yabon Allah yă kasance a bakunansu
7 don su ɗau fansa a kan al’ummai
8 don su ɗaura sarakuna da sarƙoƙi,
9 don su yi hukuncin da aka rubuta a kansu.