Salmos 122

HAUSA

1 Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni,

2 Ƙafafunmu suna tsaye

3 An gina Urushalima kamar birnin

4 A can ne kabilu suke haurawa,

5 A can kursiyoyin shari’a yake tsaye,

6 Ku yi addu’a don salamar Urushalima,

7 Bari salama ta kasance a katangarki

8 Saboda ’yan’uwana da kuma abokaina,

9 Saboda gidan Ubangiji Allahnmu,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado