1 Na yi farin ciki tare da waɗanda suka ce da ni,
2 Ƙafafunmu suna tsaye
3 An gina Urushalima kamar birnin
4 A can ne kabilu suke haurawa,
5 A can kursiyoyin shari’a yake tsaye,
6 Ku yi addu’a don salamar Urushalima,
7 Bari salama ta kasance a katangarki
8 Saboda ’yan’uwana da kuma abokaina,
9 Saboda gidan Ubangiji Allahnmu,