1 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi;
2 Bari Isra’ila yă ce,
3 Bari gidan Haruna yă ce,
4 Bari waɗanda suke tsoron Ubangiji su ce,
5 Cikin azabata na yi kuka ga Ubangiji,
6 Ubangiji yana tare da ni; ba zan ji tsoro ba.
7 Ubangiji yana tare da ni; shi ne mai taimakona.
8 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji
9 Ya fi kyau in nemi mafaka a wurin Ubangiji
10 Dukan al’ummai sun kewaye ni,
11 Sun kewaye ni a kowane gefe,
12 Sun rufe ni kamar ƙudan zuma,
13 An ture ni baya na kusa fāɗuwa,
14 Ubangiji ne ƙarfina da waƙata;
15 Sowa ta farin ciki da nasara
16 An ɗaga hannun dama na Ubangiji sama;
17 Ba zan mutu ba amma zan rayu,
18 Ubangiji ya hore ni sosai,
19 Buɗe mini ƙofofin adalci;
20 Wannan ne ƙofar Ubangiji
21 Zan yi maka godiya, domin ka amsa mini;
22 Zabura Dutsen da magina suka ƙi
23 Ubangiji ne ya yi haka,
24 Wannan ita ce ranar da Ubangiji ya yi;
25 Ya Ubangiji, ka cece mu;
26 Mai albarka ne shi mai zuwa cikin sunan Ubangiji.
27 Ubangiji shi ne Allah
28 Kai ne Allahna, zan kuwa yi maka godiya;
29 Ku gode wa Ubangiji, gama nagari ne shi;