Salmos 116

HAUSA

1 Ina ƙaunar Ubangiji, gama ya ji muryata;

2 Domin ya juye kunnensa gare ni,

3 Igiyoyin mutuwa sun shaƙe ni,

4 Sai na kira ga sunan Ubangiji na ce,

5 Ubangiji mai alheri ne da kuma mai adalci;

6 Ubangiji yana tsare masu tawali’u;

7 Ka kwantar da hankali, ya raina,

8 Gama kai, ya Ubangiji, ka ceci raina daga mutuwa,

9 don in iya tafiya a gaban Ubangiji

10 Na gaskata, saboda haka na ce,

11 Kuma cikin rikicewana na ce,

12 Yaya zan sāka wa Ubangiji

13 Zan daga kwaf na ceto

14 Zan cika alkawurana ga Ubangiji

15 Abu mai daraja a gaban Ubangiji

16 Ya Ubangiji, da gaske ni bawanka ne;

17 Zan yi hadayar godiya gare ka

18 Zan cika alkawurana ga Ubangiji

19 a filayen gidan Ubangiji,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado