1 Ka ji addu’ata, ya Ubangiji;
2 Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni
3 Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi;
4 Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa;
5 Saboda nishina mai ƙarfi
6 Ni kamar mujiyar jeji ne,
7 Na kwanta a faɗake; na zama
8 Dukan yini abokan gābana suna tsokanata;
9 Gama ina cin toka a matsayin abincina
10 saboda fushinka mai girma,
11 Kwanakina suna kamar inuwar yamma;
12 Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada;
13 Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona,
14 Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka;
15 Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji,
16 Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona
17 Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi;
18 Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa,
19 “Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa,
20 don yă ji nishe-nishen ’yan kurkuku
21 Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona
22 sa’ad da mutane da mulkoki
23 Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina;
24 Sai na ce,
25 A farkon fari ka kafa tushen duniya,
26 Za su hallaka, amma za ka ci gaba;
27 Amma kana nan yadda kake,
28 ’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka;