Salmos 102

HAUSA

1 Ka ji addu’ata, ya Ubangiji;

2 Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni

3 Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi;

4 Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa;

5 Saboda nishina mai ƙarfi

6 Ni kamar mujiyar jeji ne,

7 Na kwanta a faɗake; na zama

8 Dukan yini abokan gābana suna tsokanata;

9 Gama ina cin toka a matsayin abincina

10 saboda fushinka mai girma,

11 Kwanakina suna kamar inuwar yamma;

12 Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada;

13 Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona,

14 Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka;

15 Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji,

16 Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona

17 Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi;

18 Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa,

19 “Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa,

20 don yă ji nishe-nishen ’yan kurkuku

21 Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona

22 sa’ad da mutane da mulkoki

23 Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina;

24 Sai na ce,

25 A farkon fari ka kafa tushen duniya,

26 Za su hallaka, amma za ka ci gaba;

27 Amma kana nan yadda kake,

28 ’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado