Sofonias 3

HAUSA

1 Taki ta ƙare, ke birnin mai danniya,

2 Ba kya yi wa kowa biyayya,

3 Sarakunanki ruri ne na zakoki,

4 Annabawanki mahaukata ne

5 Ubangiji da yake cikinki mai adalci ne;

6 “Na daddatse al’ummai;

7 Na ce wa birnin,

8 Saboda haka ku jira ni,” in ji Ubangiji;

9 “Sa’an nan zan tsarkake leɓunan mutanen,

10 Tun daga ƙetaren rafuffukan Kush

11 A wannan rana ba za ku sha kunya

12 Amma zan zauna a cikinki

13 Raguwar Isra’ila ba za su ƙara aikata abin da ba daidai ba,

14 Ki rera, ya Diyar Sihiyona;

15 Ubangiji ya ɗauke hukuncinki,

16 A wannan rana za su cewa Urushalima,

17 Ubangiji Allahnki yana tare da ke,

18 “Zan cire taƙaici daga gare ki

19 A wannan lokaci zan jijji wa

20 A wannan lokaci zan tattara ku;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado