1 Hikima ta gina gidanta;
2 Ta shirya abincinta gauraye da ruwan inabinta;
3 Ta aiki bayinta mata, tana kuma kira
4 “Bari dukan waɗanda suke marasa azanci su zo nan ciki!”
5 “Ku zo, ku ci abincina
6 Ku bar hanyoyinku marasa hankali za ku kuwa rayu;
7 “Duk wanda ya yi wa mai ba’a gyara yana gayyatar zagi
8 Kada ka tsawata wa masu ba’a gama za su ƙi ka;
9 Ka koya wa mai hikima zai kuwa ƙara hikima;
10 “Tsoron Ubangiji shi ne mafarin hikima,
11 Gama ta wurina kwanakinka za su yi yawa,
12 In kana da hikima, hikimarka za tă ba ka lada;
13 Wawancin mace a bayyane yake;
14 Takan zauna a ƙofar gidanta,
15 tana kira ga masu wucewa,
16 “Bari dukan waɗanda suke marasa azanci su zo cikin nan!”
17 “Ruwan da aka sata ya fi daɗi;
18 Amma ba su san cewa matattu suna a can ba,