Provérbios 11

HAUSA

1 Ubangiji yana ƙyamar ma’aunan zamba,

2 Sa’ad da girman kai ya zo, sai shan kunya ta zo,

3 Mutuncin masu aikata gaskiya takan bi da su,

4 Dukiya ba ta da amfani a ranar fushi,

5 Adalcin marasa laifi kan miƙe hanyarsu,

6 Adalcin masu aikata gaskiya kan cece su,

7 Sa’ad da mugu ya mutu, sa zuciyarsa kan hallaka;

8 Akan kuɓutar da mai adalci daga wahala,

9 Da bakinsa marar sanin Allah kan hallaka maƙwabcinsa,

10 Sa’ad da adali ya yi nasara, birnin kan yi farin ciki;

11 Ta wurin albarkar mai aikata gaskiya birni kan ƙasaita,

12 Mutum da ba shi da azanci kan ki maƙwabci,

13 Gulma yakan lalace yarda,

14 Saboda rashin jagora al’umma takan fāɗi,

15 Duk wanda ya ɗauki lamunin wani tabbatacce zai sha wahala,

16 Mace mai hankali na samu bangirma,

17 Mutumin kirki kan ribance kansa,

18 Mugun mutum kan sami albashin ƙarya

19 Mutum mai adalci da gaske yakan sami rai,

20 Ubangiji yana ƙyamar mutane masu muguwar zuciya

21 Ka tabbata da wannan. Mugaye ba za su tafi babu hukunci ba,

22 Kamar zinariya a hancin alade

23 Sha’awar adalai kan ƙare kawai a aikata alheri,

24 Wani mutum kan bayar hannu sake, duk da haka yakan sami fiye;

25 Mutum mai kyauta zai azurta;

26 Mutane kan la’anci mai ɓoye hatsi yana jira ya yi tsada,

27 Duk mai nema alheri kan sami alheri,

28 Duk wanda ya dogara ga arzikinsa zai fāɗi,

29 Duk wanda ya kawo wahala wa iyalinsa zai gāji iska kawai,

30 ’Ya’yan itacen adali itacen rai ne,

31 In masu adalci sun sami abin da ya dace da su a duniya,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado