Oséias 4

HAUSA

1 Ku ji maganar Ubangiji, ku Isra’ilawa,

2 Akwai la’ana ce kawai, yin ƙarya da kisa,

3 Saboda wannan ƙasar tana makoki,

4 “Amma kada wani mutum yă kawo tuhuma,

5 Kuna tuntuɓe dare da rana,

6 mutanena suna hallaka saboda jahilci.

7 Yawan ƙaruwar firistoci,

8 Suna ciyar da kansu a kan zunuban mutanena

9 Zai kuwa zama, kamar yadda mutane suke, haka firistoci suke.

10 “Za su ci amma ba za su ƙoshi ba;

11 ga karuwanci,

12 Sun nemi shawarar gunkin da aka yi da itace

13 Suna miƙa hadaya a kan ƙwanƙolin duwatsu

14 “Ba zan hukunta ’ya’yanku mata

15 “Ko da yake kun yi zina, ya Isra’ila,

16 Isra’ilawa masu taurinkai ne,

17 Efraim ya haɗa kai da gumaka;

18 Ko ma sa’ad da abin shansu ya ƙare,

19 Guguwa za tă share su,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado