1 Wahayin Obadiya.
2 “Duba, zan maishe ki ƙarama a cikin al’ummai;
3 Fariyar zuciyarki ta yaudare ki,
4 Ko da yake kina firiya kamar gaggafa
5 “In ɓarayi suka zo miki,
6 Amma za a washe Isuwa ƙaƙaf,
7 Dukan waɗanda kike tarayya da su, za su kore ki zuwa iyaka;
8 “A wannan rana,” in jin Ubangiji,
9 Jarumawanki, ya Teman, za su razana,
10 Saboda halin kama-karyar da kika yi wa ɗan’uwanka Yaƙub,
11 A ranan nan kin tsaya kawai kina zuba ido
12 Bai kamata ki rena ɗan’uwanki
13 Bai kamata ki bi ta ƙofofin mutanena
14 Bai kamata ki tsaya a mararraba
15 “Ranar Ubangiji ta yi kusa
16 Kamar yadda kuka sha a kan tuduna mai tsarki,
17 Amma a kan Dutsen Sihiyona za a sami ceto;
18 Gidan Yaƙub zai zama kamar wuta,
19 Mutane daga Negeb za su mamaye
20 Wannan ƙungiyar Isra’ilawan da aka kwashe zuwa bauta da suke a Kan’ana
21 Masu kawo ceto za su haura zuwa Dutsen Sihiyona