1 “A lokacin nan, zan zama Allah na dukan kabilan Isra’ila, za su kuma zama mutanena,” in ji Ubangiji.
2 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
3 Ubangiji ya bayyana mana a dā, yana cewa,
4 Zan sāke gina ki
5 Za ki sāke dasa gonakin inabi
6 Za a yi ranar da matsara za su tā da murya
7 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
8 Ga shi, zan kawo su daga ƙasar arewa
9 Za su zo da kuka;
10 “Ku ji maganar Ubangiji, ya al’ummai;
11 Gama Ubangiji zai fanshi Yaƙub
12 Za su zo su yi sowa don farin ciki a ƙwanƙolin Sihiyona;
13 ’Yan mata za su yi rawa su kuma yi murna,
14 Zan ƙosar da firistoci da yalwa,
15 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
16 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
17 Saboda haka akwai sa zuciya domin nan gaba,”
18 “Tabbatacce na ji gurnanin Efraim yana cewa,
19 Bayan na kauce,
20 Efraim ba ƙaunataccen ɗana ba ne,
21 “Ki kafa alamun hanya;
22 Har yaushe za ki yi ta yawo,
23 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa, “Sa’ad da na komo da su daga bauta mutane a ƙasar Yahuda da cikin garuruwanta za su sāke yi amfani da waɗannan kalmomi. ‘Ubangiji ya albarkace ka, ya mazauni mai adalci, ya tsarkakan dutse.’
24 Mutane za su zauna tare a Yahuda da dukan garuruwansa, manoma da waɗanda suke yawo da garkunansu.
25 Zan wartsake waɗanda suka gaji in kuma ƙosar da waɗanda ransu ya yi yaushi.”
26 A kan wannan na farka na duba kewaye. Barcina ya yi mini daɗi.
27 “Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da zan kafa gidan Isra’ila da gidan Yahuda da ’ya’yan mutane da na dabbobi.
28 Kamar yadda na lura da su don su tumɓuke su kuma rusar, su lalatar, su hallaka su kuma kawo masifa, haka zan lura da su don su gina su kuma dasa,” in ji Ubangiji.
29 “A waɗannan kwanaki mutane ba za su ƙara ce,
30 A maimako, kowa zai mutu saboda zunubinsa; duk wanda ya ci ’ya’yan inabi masu tsami, haƙoransa ne za su mutu.
31 “Lokaci yana zuwa,” in ji Ubangiji,
32 Ba zai zama kamar alkawarin
33 “Ga alkawarin da zan yi da gidan Isra’ila
34 Mutum ba zai ƙara koya wa maƙwabci ba,
35 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
36 “In dai wannan kafaffiyar ƙa’ida ta daina aiki a gabana,”
37 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
38 “Kwanaki suna zuwa,” in ji Ubangiji, “sa’ad da za a sāke gina wannan birni domina daga Hasumiyar Hananel zuwa Ƙofar Kusurwa.
39 Ma’auni zai miƙe daga can ya nausa kai tsaye zuwa tudun Gareb sa’an nan ya juya zuwa Gowa.
40 Dukan kwarin da ake zubar da toka da kuma gawawwaki, da dukan lambatun da suke can har zuwa Kwarin Kidron a gabas zuwa kusurwar Ƙofar Doki, za su zama mai tsarki ga Ubangiji. Ba za a ƙara tumɓuke birnin ko a rushe shi ba.”