1 Hamada da ƙeƙasasshiyar ƙasa za su yi murna;
2 zai buɗu ya hudo;
3 Ku ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi,
4 ku faɗa wa waɗanda suka karai a zukata,
5 Sa’an nan idanun makafi za su buɗe
6 Sa’an nan guragu za su yi tsalle kamar barewa,
7 Yashi mai ƙuna zai zama tafki,
8 Kuma babbar hanya za tă kasance a can;
9 Zaki ba zai kasance a can ba,
10 kuma fansassu na Ubangiji za su komo.