Cânticos 8

HAUSA

1 Da a ce kai ɗan’uwa ne gare ni,

2 Da sai in bi da kai

3 Hannunsa na hagu yana a ƙarƙashin kaina,

4 ’Yan matan Urushalima, ku yi mini alkawari.

5 Wace ce wannan da take haurawa daga hamada

6 Ka sa ni kamar hatimi a zuciyarka,

7 Ruwa da yawa ba zai iya kashe ƙauna ba,

8 Muna da ƙanuwa,

9 Da a ce ita katanga ce,

10 Ni katanga ce

11 Solomon ya kasance da gonar inabi a Ba’al-Hamon;

12 Amma gonar inabina nawa ne da zan bayar;

13 Ke da kike zaune a cikin lambu

14 Ka zo, ƙaunataccena,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado