1 Ina ƙaunataccenki ya tafi,
2 Ƙaunataccena ya gangara zuwa lambunsa,
3 Ni na ƙaunataccena ce, ƙaunataccena kuma nawa ne;
4 Ke kyakkyawa ce, ƙaunatacciyata, kamar Tirza,
5 Ki kau da idanu daga gare ni;
6 Haƙoranki suna kama da garken tumakin
7 Kumatunki sun yi kamar rumman
8 Sarauniyoyi sittin za su iya kasance a can,
9 amma kurciyata, cikakkiyata, dabam take,
10 Wace ce wannan da ta bayyana sai ka ce ketowar alfijir?
11 Na gangara zuwa cikin itatuwan almon
12 Kafin in san wani abu,
13 Ki dawo, ki dawo, ya Bashulammiya;