1 Crônicas 6

HAUSA

1 ’Ya’yan Lawi maza su ne,

2 ’Ya’yan Kohat maza su ne,

3 Yaran Amram su ne,

4 Eleyazar shi ne mahaifin Finehas,

5 Abishuwa mahaifin Bukki,

6 Uzzi mahaifin Zerahiya,

7 Merahiyot mahaifin Amariya,

8 Ahitub mahaifin Zadok,

9 Ahimawaz mahaifin Azariya,

10 Yohanan mahaifin Azariya (shi ne ya yi hidima a matsayin firist a haikalin da Solomon ya gina a Urushalima),

11 Azariya mahaifin Amariya,

12 Ahitub mahaifin Zadok,

13 Shallum mahaifin Hilkiya,

14 Azariya mahaifin Serahiya,

15 Yehozadak ne aka ɗauka sa’ad da Ubangiji ya tura Yahuda da Urushalima zuwa zaman bauta ta hannun Nebukadnezzar.

16 ’Ya’yan Lawi maza su ne,

17 Waɗannan su ne sunayen ’ya’yan Gershom.

18 ’Ya’yan Kohat maza su ne,

19 ’Ya’yan Merari maza su ne,

20 Na Gershom su ne,

21 Yowa,

22 Zuriyar Kohat su ne,

23 Elkana,

24 Tahat, Uriyel,

25 Zuriyar Elkana su ne,

26 Elkana, Zofai,

27 Eliyab

28 ’Ya’yan Sama’ila maza su ne,

29 Zuriyar Merari su ne,

30 Shimeya, Haggiya

31 Waɗannan su ne mutanen da Dawuda ya sa su lura da waƙa a cikin gidan Ubangiji bayan da aka kawo akwatin alkawari yă huta a can.

32 Suka yi hidima da waƙa a gaban tabanakul, Tentin Sujada, sai da Solomon ya gina haikalin Ubangiji a Urushalima. Suka yi ayyukansu bisa ga ƙa’idodin da aka shimfiɗa musu.

33 Ga mutanen da suka yi hidimar, tare da ’ya’yansu maza.

34 ɗan Elkana, ɗan Yeroham,

35 ɗan Zuf, ɗan Elkana,

36 ɗan Elkana, ɗan Yowel,

37 ɗan Tahat, ɗan Assir,

38 ɗan Izhar, ɗan Kohat,

39 da kuma Asaf ’yan’uwan Heman, waɗanda suka yi hidima a hannun damansa.

40 ɗan Mika’ilu, ɗan Ba’asehiya,

41 ɗan Etni,

42 ɗan Etan, ɗan Zimma,

43 ɗan Yahat,

44 da kuma daga ’yan’uwansu, mutanen Merari, a hannun hagunsa.

45 ɗan Hashabiya,

46 ɗan Amzi, ɗan Bani,

47 ɗan Mali,

48 Aka ba ’yan’uwansu Lawiyawa dukan sauran ayyukan tabanakul, gidan Allah.

49 Amma Haruna da zuriyarsa su ne waɗanda suke miƙa hadayu a kan bagaden hadaya ta ƙonawa da kuma a kan bagaden turare haɗe da dukan abin da ake yi a Wuri Mafi Tsarki, suna yin kafara domin Isra’ila, bisa ga dukan abin da Musa bawan Allah ya umarta.

50 Waɗannan su ne zuriyar Haruna,

51 Bukki,

52 Merahiyot, Amariya,

53 Zadok

54 Waɗannan su ne wuraren zamansu da aka ba su rabo su zama yankunansu (aka ba wa zuriyar Haruna waɗanda suke daga gidan Kohat, domin rabo na fari nasu ne):

55 Aka ba su Hebron a Yahuda tare da wuraren kiwon da suke kewayenta.

56 Amma filaye da ƙauyukan da suke kewayen birnin aka ba wa Kaleb ɗan Yefunne.

57 Saboda haka aka ba wa zuriyar Haruna Hebron (birnin mafaka), da Libna, Yattir Eshtemowa,

58 Hilen, Debir,

59 Ashan, Yutta da Bet-Shemesh, tare da wuraren kiwonsu.

60 Daga kabilar Benyamin kuma aka ba su Gibeyon, Geba, Alemet da Anatot, tare da wuraren kiwonsu.

61 Aka ba sauran zuriyar Kohat rabon garuruwa goma daga gidajen rabin kabilar Manasse.

62 Aka ba zuriyar Gershom, gida-gida, rabon garuruwa goma sha uku daga kabilan Issakar, Asher da Naftali, da kuma daga sashen rabi kabilar Manasse da yake a Bashan.

63 Aka ba zuriyar Merari, gida-gida, rabon garuruwa goma sha biyu daga kabilan Ruben, Gad da Zebulun.

64 Saboda haka Isra’ilawa suka ba Lawiyawa waɗannan garuruwa da wuraren kiwonsu.

65 Daga kabilan Yahuda, Simeyon da Benyamin suka ba su rabon sunayen garuruwan da aka ambata.

66 Aka ba wa waɗansu na mutanen gidan Kohat yankin garuruwansu daga kabilar Efraim.

67 A ƙasar tudun Efraim aka ba su Shekem (birnin mafaka), da Gezer,

68 Yokmeyam, Bet-Horon,

69 Aiyalon da Gat-Rimmon, tare da wuraren kiwonsu.

70 Daga rabin kabilar Manasse kuwa, Isra’ilawa suka ba da Aner da Bileyam, tare da wuraren kiwonsu, ga sauran gidajen mutanen Kohat.

71 Mutanen Gershom suka sami waɗannan.

72 daga kabilar Issakar suka sami Kedesh, Daberat,

73 Ramot da Anem, tare da wuraren kiwonsu;

74 daga kabilar Asher suka sami Mashal, Abdon,

75 Hukok da Rehob, tare da wuraren kiwonsu;

76 daga kabilar Naftali kuwa suka sami Kedesh a Galili, Hammon da Kiriyatayim, tare da wuraren kiwonsu.

77 Mutanen Merari (sauran Lawiyawan) suka sami waɗannan.

78 daga kabilar Ruben a hayin Urdun a gabashi Yeriko suka sami Bezer a hamada, Yahza,

79 Kedemot da Mefa’at, tare da wuraren kiwonsu;

80 daga kabilar Gad kuwa suka sami Ramot a Gileyad, Mahanayim,

81 Heshbon da Yazer, tare da wuraren kiwonsu.

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado