1 Ubangiji yana mulki,
2 Ubangiji mai girma yana a Sihiyona;
3 Bari mu yabi girmanka da sunanka mai banrazana,
4 Sarki mai iko ne, yana ƙaunar adalci
5 Ku ɗaukaka Ubangiji Allahnmu
6 Musa da Haruna suna cikin firistocinsa,
7 Ya yi magana da su daga ginshiƙin girgije;
8 Ya Ubangiji Allahnmu,
9 Ku ɗaukaka Ubangiji Allahnmu