1 Ubangiji yana mulki, bari duniya tă yi murna;
2 Gizagizai da baƙin duhu sun kewaye shi;
3 Wuta tana tafiya a gabansa
4 Walƙiyarsa ta haskaka duniya;
5 Duwatsu sun narke kamar kakin zuma a gaban Ubangiji,
6 Sammai sun yi shelar adalcinsa,
7 Dukan waɗanda suke bauta wa siffofi sun sha kunya,
8 Sihiyona ta ji ta kuma yi farin ciki
9 Gama kai, ya Ubangiji, kai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya;
10 Bari masu ƙaunar Ubangiji su ƙi mugunta,
11 An haskaka haske a kan masu adalci
12 Ku yi farin ciki a cikin Ubangiji, ku da kuke masu adalci,