Salmos 97

HAUSA

1 Ubangiji yana mulki, bari duniya tă yi murna;

2 Gizagizai da baƙin duhu sun kewaye shi;

3 Wuta tana tafiya a gabansa

4 Walƙiyarsa ta haskaka duniya;

5 Duwatsu sun narke kamar kakin zuma a gaban Ubangiji,

6 Sammai sun yi shelar adalcinsa,

7 Dukan waɗanda suke bauta wa siffofi sun sha kunya,

8 Sihiyona ta ji ta kuma yi farin ciki

9 Gama kai, ya Ubangiji, kai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya;

10 Bari masu ƙaunar Ubangiji su ƙi mugunta,

11 An haskaka haske a kan masu adalci

12 Ku yi farin ciki a cikin Ubangiji, ku da kuke masu adalci,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado