Salmos 56

HAUSA

1 Ka yi mini jinƙai,

2 Masu ɓata sunana suna bina dukan yini;

3 Sa’ad da nake tsoro, zan dogara gare ka.

4 Ga Allah wanda maganarsa nake yabo

5 Dukan yini sun yi ta juya maganata;

6 Sun haɗa baki, sun ɓoye,

7 Sam, kada ka bari su kuɓuce;

8 Ka lissafta makokina;

9 Ta haka abokan gābana za su juya da baya

10 Ga Allah, wanda nake yabon maganarsa,

11 ga Allah na dogara; ba zan ji tsoro ba.

12 Ina ƙarƙashin alkawari gare ka, ya Allah;

13 Gama ka cece ni daga mutuwa

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado