1 Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka;
2 Ka ji addu’ata, ya Allah;
3 Baƙi suna kawo mini hari;
4 Tabbatacce Allah ne mai taimakona,
5 Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina;
6 Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka;
7 Gama ya cece ni daga dukan wahalolina,