Salmos 22

HAUSA

1 Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?

2 Ya Allahna, na yi kuka da rana, amma ba ka amsa ba,

3 Duk da haka kana a kursiyi a matsayin Mai Tsarkin nan;

4 A gare ka ne kakanninmu suka sa bege;

5 Sun yi kuka gare ka suka kuma sami ceto;

6 Amma ni dai tsutsa ne ba mutum ba,

7 Duk wanda ya gan ni yakan yi mini ba’a;

8 “Ya dogara ga Ubangiji;

9 Duk da haka ka fitar da ni daga ciki;

10 Daga haihuwa an jefa ni a kanka;

11 Kada ka yi nesa da ni,

12 Bijimai masu yawa sun kewaye ni;

13 Zakoki masu ruri suna yayyage abin da suka kama

14 An zubar da ni kamar ruwa,

15 Ƙarfina ya bushe kamar kasko,

16 Karnuka sun kewaye ni;

17 Zan iya ƙirga ƙasusuwana;

18 Sun raba rigunana a tsakaninsu

19 Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa;

20 Ka ceci raina daga takobi,

21 Ka cece ni daga bakin zakoki;

22 Zan furta sunanka ga ’yan’uwana;

23 Ku da kuke tsoron Ubangiji, ku yabe shi!

24 Gama bai rena ko yă ƙyale

25 Daga gare ka yabona yake zuwa cikin babban taro;

26 Matalauta za su ci su ƙoshi;

27 Dukan iyakokin duniya

28 gama mulki na Ubangiji ne

29 Dukan attajiran duniya za su yi biki su kuma yi sujada;

30 Zuriya masu zuwa za su yi masa hidima;

31 Za su yi shelar adalcinsa

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado