1 Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?
2 Ya Allahna, na yi kuka da rana, amma ba ka amsa ba,
3 Duk da haka kana a kursiyi a matsayin Mai Tsarkin nan;
4 A gare ka ne kakanninmu suka sa bege;
5 Sun yi kuka gare ka suka kuma sami ceto;
6 Amma ni dai tsutsa ne ba mutum ba,
7 Duk wanda ya gan ni yakan yi mini ba’a;
8 “Ya dogara ga Ubangiji;
9 Duk da haka ka fitar da ni daga ciki;
10 Daga haihuwa an jefa ni a kanka;
11 Kada ka yi nesa da ni,
12 Bijimai masu yawa sun kewaye ni;
13 Zakoki masu ruri suna yayyage abin da suka kama
14 An zubar da ni kamar ruwa,
15 Ƙarfina ya bushe kamar kasko,
16 Karnuka sun kewaye ni;
17 Zan iya ƙirga ƙasusuwana;
18 Sun raba rigunana a tsakaninsu
19 Amma kai, ya Ubangiji, kada ka yi nisa;
20 Ka ceci raina daga takobi,
21 Ka cece ni daga bakin zakoki;
22 Zan furta sunanka ga ’yan’uwana;
23 Ku da kuke tsoron Ubangiji, ku yabe shi!
24 Gama bai rena ko yă ƙyale
25 Daga gare ka yabona yake zuwa cikin babban taro;
26 Matalauta za su ci su ƙoshi;
27 Dukan iyakokin duniya
28 gama mulki na Ubangiji ne
29 Dukan attajiran duniya za su yi biki su kuma yi sujada;
30 Zuriya masu zuwa za su yi masa hidima;
31 Za su yi shelar adalcinsa