Salmos 16

HAUSA

1 Ka kiyaye ni, ya Allah,

2 Na ce wa Ubangiji, “Kai ne shugabana;

3 Game da tsarkakan da suke cikin ƙasar kuwa,

4 Baƙin ciki zai ƙaru wa waɗanda suke bin waɗansu alloli.

5 Ubangiji, ka ba ni rabona da kwaf ɗin na;

6 Iyakoki sun fāɗo mini a wurare masu daɗi;

7 Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara;

8 Kullum nakan sa Ubangiji a gabana.

9 Saboda haka zuciyata tana murna harshena kuma yana farin ciki;

10 domin ba za ka yashe ni a kabari ba,

11 Ka sanar da ni hanyar rai;

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado