1 Ka kiyaye ni, ya Allah,
2 Na ce wa Ubangiji, “Kai ne shugabana;
3 Game da tsarkakan da suke cikin ƙasar kuwa,
4 Baƙin ciki zai ƙaru wa waɗanda suke bin waɗansu alloli.
5 Ubangiji, ka ba ni rabona da kwaf ɗin na;
6 Iyakoki sun fāɗo mini a wurare masu daɗi;
7 Zan yabi Ubangiji, wanda yake ba ni shawara;
8 Kullum nakan sa Ubangiji a gabana.
9 Saboda haka zuciyata tana murna harshena kuma yana farin ciki;
10 domin ba za ka yashe ni a kabari ba,
11 Ka sanar da ni hanyar rai;