1 Waɗanda suke dogara ga Ubangiji suna kama da Dutsen Sihiyona,
2 Kamar duwatsun da sun kewaye Urushalima,
3 Sandar mulkin mugaye ba zai ci gaba da kasance
4 Ka yi alheri, ya Ubangiji, ga waɗanda suke nagartattu,
5 Amma waɗanda suka juye ga karkatattun hanyoyi