1 Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya annabi game da Filistiyawa kafin Fir’auna ya yaƙi Gaza.
2 Ga abin da Ubangiji yana cewa,
3 da jin motsin takawar kofatan dawakai,
4 Gama rana ta zo
5 Gaza za tă aske kanta cikin baƙin ciki;
6 “Za ku yi kuka kuna cewa, ‘Wayyo, takobin Ubangiji
7 Amma ta yaya zai huta