Jeremias 47

HAUSA

1 Ga maganar Ubangiji da ta zo wa Irmiya annabi game da Filistiyawa kafin Fir’auna ya yaƙi Gaza.

2 Ga abin da Ubangiji yana cewa,

3 da jin motsin takawar kofatan dawakai,

4 Gama rana ta zo

5 Gaza za tă aske kanta cikin baƙin ciki;

6 “Za ku yi kuka kuna cewa, ‘Wayyo, takobin Ubangiji

7 Amma ta yaya zai huta

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado