1 Kullum kai mai adalci ne, ya Ubangiji,
2 Ka dasa su, sun kuwa yi saiwa;
3 Duk da haka ka san ni, ya Ubangiji;
4 Har yaushe ƙasar za tă kasance busasshiya
5 “In ka yi tsere da mutane a ƙafa
6 ’Yan’uwanka, iyalinka har su ma sun bashe ka;
7 “Zan yashe gidana,
8 Gādona ya zama mini
9 Ashe, gādona bai zama mini
10 Makiyaya masu yawa za su lalace gonar inabina
11 Za tă zama kango,
12 A kan dukan tsaunukan nan na hamada
13 Za su shuka alkama, su girbe ƙayayyuwa;
14 Ga abin da Ubangiji yana cewa, “Game da dukan mugayen maƙwabtana waɗanda suka ƙwace gādon da na ba wa mutanena Isra’ila kuwa, zan tumɓuke su daga ƙasashensu zan kuma tumɓuke gidan Yahuda daga cikinsu.
15 Amma bayan na tumɓuke su, zan sāke jin tausayi in komo da kowannensu zuwa gādonsa da kuma ƙasarsa.
16 In kuma suka koyi al’amuran mutanena sosai suka kuma yi rantsuwa da sunana, suna cewa, ‘Muddin Ubangiji yana raye’ kamar yadda sun taɓa koya wa jama’ata yin rantsuwa da Ba’al, sa’an nan za su kahu a cikin jama’ata.
17 Amma duk al’ummar da ba tă saurara ba, zan tumɓuke ta ɗungum in kuma hallaka ta,” in ji Ubangiji.