Jó 32

HAUSA

1 Sai mutanen nan uku suka daina amsa wa Ayuba, domin a ganinsa shi mai adalci ne.

2 Amma Elihu ɗan Barakel mutumin Buz na iyalin Ram, ya ji haushi da Ayuba don yă nuna shi ne mai gaskiya ba Allah ba.

3 Ya kuma ji haushin abokan nan guda uku, don sun kāsa amsa wa Ayuba ko da yake sun nuna Ayuba ne yake da laifi.

4 Elihu ya jira sai a wannan lokaci ne ya yi magana da Ayuba, don shi ne yaro a cikinsu duka.

5 Amma sa’ad da Elihu ya ga mutanen nan uku ba su da abin cewa, sai ya fusata.

6 Sai Elihu ɗan Barakel mutumin Buz ya ce,

7 Na ɗauka ya kamata ‘shekaru su yi magana;

8 Amma ruhun da yake cikin mutum,

9 Ba tsofaffi ne kaɗai suke da hikima ba,

10 “Saboda haka nake ce muku, ku saurare ni;

11 Na jira sa’ad da kuke magana,

12 na saurare ku da kyau.

13 Kada ku ce, ‘Mun sami hikima;

14 Amma ba da ni Ayuba ya yi gardama ba

15 “Mamaki ya kama su kuma ba su da abin cewa;

16 Dole ne in jira yanzu da suka yi shiru,

17 Ni ma zan faɗi nawa;

18 Gama ina cike da magana,

19 a ciki ina kamar ruwan inabi wanda aka rufe a cikin kwalaba,

20 Dole in yi magana in sami lafiya;

21 Ba zan nuna wa wani sonkai ba,

22 gama da a ce na iya daɗin baki,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado