1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa;
3 Za a iya ƙirga rundunarsa?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah?
5 In har wata da taurari
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai.
HAUSA
1 Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 “Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa;
3 Za a iya ƙirga rundunarsa?
4 Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah?
5 In har wata da taurari
6 mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai.