Jó 16

HAUSA

1 Sai Ayuba ya amsa,

2 “Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan;

3 Dogayen surutanku ba sa ƙare ne?

4 Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi

5 Amma bakina zai ƙarfafa ku;

6 “Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi;

7 Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni;

8 Ka daure ni, ya kuma zama shaida;

9 Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa

10 Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni;

11 Allah ya bashe ni ga mugayen mutane,

12 Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai;

13 maharbansa sun kewaye ni.

14 Ya ji mini rauni a kai a kai

15 “Ina makoki saye da tsummoki

16 Fuskata ta yi ja don kuka

17 duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba

18 “Ya duniya, kada ki ɓoye jinina;

19 Ko yanzu haka shaidata tana sama;

20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne

21 a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah

22 “Shekaru kaɗan suka rage

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado