1 Sai Ayuba ya amsa,
2 “Na ji abubuwa da yawa kamar waɗannan;
3 Dogayen surutanku ba sa ƙare ne?
4 Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi
5 Amma bakina zai ƙarfafa ku;
6 “Duk da haka in na yi magana, ba na samun sauƙi;
7 Ba shakka ya Allah ka gajiyar da ni;
8 Ka daure ni, ya kuma zama shaida;
9 Allah ya kai mini hari ya yi kaca-kaca da ni cikin fushinsa
10 Mutane suka buɗe baki suka yi mini riyar reni;
11 Allah ya bashe ni ga mugayen mutane,
12 Dā ina zamana lafiya kome yana tafiya daidai;
13 maharbansa sun kewaye ni.
14 Ya ji mini rauni a kai a kai
15 “Ina makoki saye da tsummoki
16 Fuskata ta yi ja don kuka
17 duk da haka hannuwana ba su aikata ɓarna ba
18 “Ya duniya, kada ki ɓoye jinina;
19 Ko yanzu haka shaidata tana sama;
20 Shi mai yin roƙo a madadina abokina ne
21 a madadin mutum ya yi roƙo ga Allah
22 “Shekaru kaɗan suka rage