Isaías 56

HAUSA

1 Ga abin da Ubangiji yana cewa,

2 Mai albarka ne mutumin da ya aikata wannan,

3 Kada baƙon da ya miƙa kansa ga Ubangiji ya ce,

4 Gama ga abin da Ubangiji ya faɗa,

5 a gare su cikin haikalina da kuma bangayensa

6 Baƙin da suka miƙa kansu ga Ubangiji

7 waɗannan ne zan kai tsattsarkan dutsena

8 Ubangiji Mai Iko Duka ya furta cewa,

9 Ku zo, dukanku namun jeji,

10 Matsaran Isra’ila makafi ne,

11 Su karnuka ne masu kwaɗayi;

12 Kowanne yakan ce, “Zo, bari in samo ruwan inabi!

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado