Ezequiel 7

HAUSA

1 Maganar Ubangiji ta zo gare ni cewa,

2 “Ɗan mutum, ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yake cewa wa ƙasar Isra’ila,

3 Ƙarshe yanzu yana a kanki.

4 Ba zan dube ki da tausayi;

5 “Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa,

6 Ƙarshe ya zo!

7 Ƙaddara ta auko miki,

8 Ina gab da fasa hasalata a kanki

9 Ba zan dube ki da tausayi

10 “ ‘Ga shi ranar ta zo!

11 Rikici ya yi girma ya zama

12 Lokaci ya yi!

13 Mai sayarwa ba zai mayar da ƙasar da ya sayar tuntuni ba

14 “ ‘Ko da yake suna busa ƙaho suna kuma shirya kome,

15 A waje takobi ne,

16 Duk waɗanda suka tsira suka tsere za su kasance a cikin duwatsu,

17 Kowane hannu zai raunana,

18 Za su sa tufafin makoki su kuma rufu da fargaba.

19 “ ‘Za su zubar da azurfarsu a tituna,

20 Sun yi fariya kyan kayan adonsu

21 Zan ba da su duka kamar ganima ga baƙi

22 Zan juye fuskata daga gare su,

23 “ ‘Ka shirya sarƙoƙi,

24 Zan kawo al’ummai mafi mugunta su mallaki gidajenku;

25 Sa’ad da wahala ta zo,

26 Masifa a kan masifa za su zo,

27 Sarki zai yi makoki, yerima zai fid da zuciya,

Ler em outra tradução

Comparar lado a lado