1 “Ka yi makoki game da sarakunan Isra’ila
2 ka ce,
3 Ta goyi ɗaya daga cikin kwiyakwiyanta,
4 Al’ummai suka ji labarinsa,
5 “ ‘Sa’ad da ta ga sa zuciyarta bai cika ba,
6 Ya yi ta yawo a cikin zakoki,
7 Ya rurrushe kagaransu
8 Sai al’ummai suka tayar masa,
9 Da ƙugiyoyi suka ja shi cikin keji
10 “ ‘Mahaifiyarku kamar kuringa ce a cikin gonar inabi
11 Rassanta suka yi ƙarfi,
12 Amma aka tumɓuke ta cikin fushi
13 Yanzu an shuka ta a hamada,
14 Wuta ta fito daga jikin rassanta