1 Na sāke dubawa sai na ga zaluncin da ake yi a duniya.
2 Sai na furta cewa matattu,
3 Amma wanda ya fi su duka
4 Sai na gane cewa, duk wata fama da duk wata nasara sun samo asali daga kishin da mutum yake yi na maƙwabcinsa ne. Wannan ma ba shi da amfani, naushin iska ne kawai.
5 Wawa yakan kame hannuwansa
6 Gara tafin hannu guda cike da kwanciyar rai
7 Na kuma ga wani abu marar amfani a duniya.
8 Akwai wani mutum shi kaɗai;
9 Biyu sun fi ɗaya,
10 In ɗaya ya fāɗi,
11 In mutum biyu sun kwanta tare, za su ji ɗumin juna.
12 Ana iya shan ƙarfin mutum ɗaya,
13 Gara saurayi wanda yake matalauci amma yake da hikima da sarkin da ya tsufa mai wauta, wanda ba ya karɓar shawara.
14 Yana yiwuwa saurayin yă fito daga kurkuku yă hau gadon sarauta, ko kuma dai an haife shi cikin talauci a ƙasarsa.
15 Na ga cewa dukan waɗanda suka rayu suka kuma yi tafiya a duniya sun bi saurayin, magājin sarkin.
16 Babu ƙarshe ga dukan mutanen da suka riga su. Amma waɗanda suka zo daga baya, ba su gamsu da magājin ba. Wannan ma ba shi da amfani, naushin iska ne kawai.